Hukumar binciken afkuwar hadura ta Najeriya (NSIB) ta bayyana cewar an gano karin gawawwaki 2 daga jirgin saman shelkwafta ...
Bikin mika kyautar ta CAF zai gudana ne a birnin Marrakech na kasar Morocco, a ranar 16 ga watan Disamba mai zuwa.
Tuni dai Mataimakin Shugaban Kasa Kashim Shettima da Ministan Harkokin Wajen Najeriya, Yusuf Tuggar, suka baro New York zuwa ...
Masu gabatar da kara za su shigar da karar a ranar Jumma’a, kuma za a iya gudanar da zaman shari’ar gaban alkali cikin wata ...
Kalaman Badaru sun zo ne makonni uku bayan Babban Hafsan Tsaro, Janar Christopher Musa, ya bayyana cewa kwanakin Turji sun ...
Shirin Domin Iyali na wannan mako, ci gaba ne a tattaunawar da muke yi kan yadda ma'aurata za su hada kai don tallafa wa juna ...
Dillalan man fetur sun bayyana cewar matatar man Dangote ce ke samar da galibin man jirgin saman da ake amfani da shi a ...
Majalisar Wakilai ta umarci kwamitocinta na Babban Birnin Tarayya (FCT), 'Yan sanda da su gudanar da cikakken bincike game da ...
A ranar Juma’a wani jami’in Majalisar Dinkin Duniya ya zargi dakarun tsaron Isra’ila da laifin yawan kaikaitar jami’an wanzar ...
Sanjay Kumar Verma, wanda aka kora a ranar Litinin da ta wuce tare da wasu jami’an diflomasiyyar India biyar, ya fada a cikin ...
Masana da mahukunta sun ce Hukuncin da babbar kotu ta yanke na haramtawa hukumar VIO tsarewa ko kuma cin tarar direbobin ...
Akalla mutum 21 suka mutu sanadiyyar wasu hare haren da Isra’ila ta kai, wanda suka hada da yara, bisa bayanan ma’aikatan ...